• Yadda Mazauna Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliya

  • 2024/09/13
  • 再生時間: 25 分
  • ポッドキャスト

Yadda Mazauna Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliya

  • サマリー

  • Send us a text

    Bayan mummunar ambaliyar ruwar da ta mamaye kusan kashi 70 cikin 100 na Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, masana na bayyana fargaba game da yiwuwar barkewar cututtuka da kuma ta'azzarar manyan larurori ga masu dauke da su.

    Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan yadda al'ummar birnin na Maiduguri za su kare kansu kuma su tsira da lafiyarsu.

    続きを読む 一部表示
activate_samplebutton_t1

あらすじ・解説

Send us a text

Bayan mummunar ambaliyar ruwar da ta mamaye kusan kashi 70 cikin 100 na Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, masana na bayyana fargaba game da yiwuwar barkewar cututtuka da kuma ta'azzarar manyan larurori ga masu dauke da su.

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna a kan yadda al'ummar birnin na Maiduguri za su kare kansu kuma su tsira da lafiyarsu.

Yadda Mazauna Maiduguri Za Su Kubuta Daga Illolin Ambaliyaに寄せられたリスナーの声

カスタマーレビュー:以下のタブを選択することで、他のサイトのレビューをご覧になれます。