• Shin Dole Ne Sai An Dauki Tsauraran Matakan Saita Najeriya?

  • 2024/09/12
  • 再生時間: 24 分
  • ポッドキャスト

Shin Dole Ne Sai An Dauki Tsauraran Matakan Saita Najeriya?

  • サマリー

  • Send us a text

    Duk da kokawa da Yan Najeriya ke ci gaba da yi kan irin manufofin gwamnati da suka ce suna Kara jefa su cikin kangin rayuwa.

    Amma, a ko da yaushe Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu Yana kara nanata cewa, tilas ne a dauki tsauraran Matakai na saita tattalin arzikin kasar, idan har ana bukatar Jin dadi a nan gaba.

    Shirin Najeriya a Yau zai tattauna ne, kan ko tilas ne sai an dauki tsauraran Matakan, kafin saita tattalin arzikin Najeriya?

    続きを読む 一部表示
activate_samplebutton_t1

あらすじ・解説

Send us a text

Duk da kokawa da Yan Najeriya ke ci gaba da yi kan irin manufofin gwamnati da suka ce suna Kara jefa su cikin kangin rayuwa.

Amma, a ko da yaushe Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu Yana kara nanata cewa, tilas ne a dauki tsauraran Matakai na saita tattalin arzikin kasar, idan har ana bukatar Jin dadi a nan gaba.

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna ne, kan ko tilas ne sai an dauki tsauraran Matakan, kafin saita tattalin arzikin Najeriya?

Shin Dole Ne Sai An Dauki Tsauraran Matakan Saita Najeriya?に寄せられたリスナーの声

カスタマーレビュー:以下のタブを選択することで、他のサイトのレビューをご覧になれます。