
Najeriya Da Gabon ne ke cika tankokin yakin isra'ila a Gaza, Ndume yace kleptocrats sun kange Tunibu. Daga jama'a #TsokaciLive
カートのアイテムが多すぎます
ご購入は五十タイトルがカートに入っている場合のみです。
カートに追加できませんでした。
しばらく経ってから再度お試しください。
ウィッシュリストに追加できませんでした。
しばらく経ってから再度お試しください。
ほしい物リストの削除に失敗しました。
しばらく経ってから再度お試しください。
ポッドキャストのフォローに失敗しました
ポッドキャストのフォロー解除に失敗しました
-
ナレーター:
-
著者:
このコンテンツについて
Muna tattauna manyan batutuwa guda biyu:
1️⃣ Sanata Ndume ya fasa kwai, yana zargin gwamnatin Tinubu da bai wa barayi da jahilai mulki — shin wannan furuci wani gargaɗi ne daga ciki
ko ci gaba da cin mutuncin talakawa ne?
2️⃣ A gefe guda kuma, mun buɗe ido a kan gudummawar Najeriya wajen siyar da mai ga Isra’ila, yayin da Gaza kisan kare dangi ke ƙara munana
Shin gwamnati na da hujjar ci gaba da wannan kasuwanci? Ko kuwa najeriya ta zama ɓangaren haɗin gwiwar kisan kiyashin gaza?
🎧 Ku saurari #TsokaciLive,
A Kowa Podcast